LABARUN DUNIYAR MUSULMAI

  • MARABA

    MUNA MAKU BARKA DA ZUWA A CIKIN WANNAN SHAFIN INTANET (ANNURI) DA HARSHAN HAUSA

    LABARUN LARABCI




    الخميس، 24 يناير 2008

    MAHIMMANCIN TARBIYYA

    Dsunan Allah mai rahama mai jinkai
    magana a kana mahimmancin tarbiyya abone maikyau sosai
    domin ginuwar kowce al-umma ta ta'allakane da tarbiyya.
    dan haka al-amarin tarbiyya ba karami bane
    haka idan muka dawo a cikin gida zamugane mahimmancin
    wannan maganar domin ko wane gida zaiyi kokarin
    tarbiyyantarda 'ya'aynsa
    akan dabi'u masu kyau domin duk lokacinda gida
    yaginu a kan tarbiyya
    za kaga ana darajanta gidan.
    kuma kowa zaiso ya ga cewa koda zaiyi aurene
    matarsa ta zamanto daga cikin gidanne
    domin samun al-barkar wanna tarbiyyar ga
    zurriyyarsa mai zuwa nan da gaba.
    don haka ya kamaci dukkan wani matashi
    mainiyyar aure
    ya tantancema 'ya'yansa uwarada zai kawo
    masu da zata dau dawainiyar
    tarbiyyantarda su.
    tun daga zaben mata da jima'i da zana sunan yaro
    da karatunsa
    wanda zamuyi magana akan kowane daga cikinsu da yardar Allah