Dsunan Allah mai rahama mai jinkai
magana a kana mahimmancin tarbiyya abone maikyau sosai
domin ginuwar kowce al-umma ta ta'allakane da tarbiyya.
dan haka al-amarin tarbiyya ba karami bane
haka idan muka dawo a cikin gida zamugane mahimmancin
wannan maganar domin ko wane gida zaiyi kokarin
tarbiyyantarda 'ya'aynsa
akan dabi'u masu kyau domin duk lokacinda gida
magana a kana mahimmancin tarbiyya abone maikyau sosai
domin ginuwar kowce al-umma ta ta'allakane da tarbiyya.
dan haka al-amarin tarbiyya ba karami bane
haka idan muka dawo a cikin gida zamugane mahimmancin
wannan maganar domin ko wane gida zaiyi kokarin
tarbiyyantarda 'ya'aynsa
akan dabi'u masu kyau domin duk lokacinda gida
yaginu a kan tarbiyya
za kaga ana darajanta gidan.
kuma kowa zaiso ya ga cewa koda zaiyi aurene
za kaga ana darajanta gidan.
kuma kowa zaiso ya ga cewa koda zaiyi aurene
matarsa ta zamanto daga cikin gidanne
domin samun al-barkar wanna tarbiyyar ga
domin samun al-barkar wanna tarbiyyar ga
zurriyyarsa mai zuwa nan da gaba.
don haka ya kamaci dukkan wani matashi
don haka ya kamaci dukkan wani matashi
mainiyyar aure
ya tantancema 'ya'yansa uwarada zai kawo
ya tantancema 'ya'yansa uwarada zai kawo
masu da zata dau dawainiyar
tarbiyyantarda su.
tun daga zaben mata da jima'i da zana sunan yaro
tarbiyyantarda su.
tun daga zaben mata da jima'i da zana sunan yaro
da karatunsa
wanda zamuyi magana akan kowane daga cikinsu da yardar Allah
wanda zamuyi magana akan kowane daga cikinsu da yardar Allah